Majalisar malaman Addini
Jagorancin Musulunci Don Ingantacciyar Alumma.
Majalisar Malamai ta Nijeriya, Kano, wata kungiya ce ta Musulunci da ta shahara wajen kiyaye koyarwar addinin Musulunci, da tallafa wa al’ummar Musulmi ta fuskar ilimi, da tattalin arziki. Bisa ka'idojin Musulunci.
Kanason bada gudunmawa? Yi rijista yanzu
Fitattun Malamai
Manyan Manufofin mu
Mun kuduri aniyar bayar da jagoranci a addini, haɓaka ilimi, da tallafa wa al’umma ta hanyoyin da suka haɗa da samar da fatawowi, tallafawa makarantun Islamiyya